Posts

Zaman lafiya yasamu a lokacin Mulkin Buhari fiye da ko wani lokaci, Cewar ~ Lai Muhammad

Image
 Zaman lafiya yasamu a lokacin Mulkin Buhari fiye da ko wani lokaci, Cewar ~ Lai Muhammad

YANZU-YANZU: babban kotun High court dake Osogbo ta tabbatar da Ademola Adeleke amatsayin Gwamna jihar Osun.

Image
 YANZU-YANZU: babban kotun High court dake Osogbo ta tabbatar da Ademola Adeleke amatsayin Gwamna jihar Osun. 

Kotu ta soke takarar Sanata Adamu Aleiro na Kebbi ta Tsakiya.

Image
 Kotu ta soke takarar Sanata Adamu Aleiro na Kebbi ta Tsakiya. 

Zan gyara hanyar Gidan masu tabin hankali na dorayi zuwa iyakar gwale da kumbotso – Lawan kenken

Image
 Zan gyara hanyar Gidan masu tabin hankali na dorayi zuwa iyakar gwale da kumbotso – Lawan kenken 

Gwamnatin Najeriya Ta Umarci Shugaban Jami'o'i Dasu Bude Jami'o'i, Ɗalibai Sukoma Karatu

Image
Gwamnatin Najeriya Ta Umarci Shugabannin Jami’o'i Da Su Bude Jami’o’i, Dalibai Su Koma Karatu Gwamnatin tarayya ta hannun hukumar kula da jami'o'i (NUC) ta umarci shugabannin jami'a da su gaggauta bude makarantu kana dalibai su koma karatu. Wannan na fitowa ne daga wata wasikar da ke dauke da sa hannun daraktan kudi na NUC, Sam Onazi a madadin babban sakataren hukumar, Farfesa Abubakar Rasheed. Jairdar Punch ta ce ta samu wasikar ne kai tsaye daga hukumar, inda aka umarci shuganannin jami'o'i da masu gudanar dasu da su koma bakin aiki. Mudai ba muda abun cewa kawai namu ido da kuma bin umurni, amma dai bani tunanin hakan zai kawo karshen rikicin ASUU da gwamnatin Tarayya. ~ Comr Abba Sani Pantami

Gwamnatin Shugaba Buhari ta magance matsalar tsaro a Nageriya idan muka Auna da Shekara ta 2015 ~ Cewar Gwamna Yahaya Bello.

Image
 Gwamnatin Shugaba Buhari ta magance matsalar tsaro a Nageriya idan muka Auna da Shekara ta 2015 ~Cewar Gwamna Yahaya Bello.

Wai meyasa in saurayi da budurwa suna hira kaje wucewa saikaji sunyi shiru?

Image
 Wai meyasa in saurayi da budurwa suna hira kaje wucewa saikaji sunyi shiru? - Inji Hauwa Farouk Ibrahim